Maras Hoto
Search

A Guinea, sojoji sun harbe wani jami’in kula da kudadensu

27/05/2008

Jami’ar rundunar sojin Guinea, sunce wadansu sojoji dake bukatar a biyasu wasu kudadensu, sun harbe wani jami’in kula da kudadens, har sun ji masa ciwo. Zim_Soldiers

Jami’an sun fada a yau cewa sojojin sun raunata Manjo Korka Dioallo, a lokacin da suke wata zanga-zanga a babban birnin Guinea na Conakry. Zanga zangar ta barke ne tun a jiya Litinin, lokacin da sojojin suka rika harba harsashi a sama, a wani sansanin soji dake Conakry.

 Sojojin tsohon Prime Minista Lansana Kouyate – wanda aka kora a makon da ya gabata, yayi masu alkawarin kimanin dollar dubu daya da dari daya da suke bi bashi.

emailme.gif Aika da Wannan sako ta E-Mail
printerfriendly.gif Buga Wannan Shafin

  Muhimmin Labari
Siyasar Amurka Tana Kara zafi

  Karin Labarai
Manyan Kasashen Duniya Masu Hanu Da Shuni Suna Taro A Washinton Kan Matsalar Tattalin Arzikin Duniya
Mutane Goma Sha Biyar Sun Halaka a Pakistan,Sakamakon Harin Kunar Bakin Wake
Manyan bankunan Duniya Sun Rage Kudin Fito Domin Hana Tattalin Arziki Durkushewa
'Tsagerun Niger Delta Suna Barazanar Tada Husma
`Yan takarar Shugabancin Amurka Sunyi Muhawara Ta Biyu
Bata Sake Zani Ba Sosai  A Kasuwannin Saida Hannayen Jari Duniya A Yinin Talata
‘Yan Takarar Shugabancin Amurka Sun Dau Zafi         
Kasuwannin Hannayen Jari Sun Fadi Wanwar
Makomar Wasu Cibiyoyin Kudi Ta Sa Manyan Kasuwannin Saida Hannayen Jarin Duniya Zuna Zubar Gado Daya Bayan Daya
A Daren Alhamis Din Nan ne Masu Takarar Mataimakan Shugaban Kasar Amurka Biden da Palin Zasu Kara a St Louis Dare Alhamis Din Nan
Majalisar Dattijan Amurka Zata Yi Muhawara  Kan Daftarin Ceto Tattalin Arzikin Kasar
Yau ake sa ran yin muhawarar farko tsakanin ‘yan takarar shugabancin Amurka Barack Obama,da abokin karawar sa na Republican John  McCain
Sojojin Nijeriya Su Na Gwabza Kazamin Fada Da 'Yan Tsageran Niger Delta