Maras Hoto
Search

A Guinea, sojoji sun harbe wani jami’in kula da kudadensu

27/05/2008

Jami’ar rundunar sojin Guinea, sunce wadansu sojoji dake bukatar a biyasu wasu kudadensu, sun harbe wani jami’in kula da kudadens, har sun ji masa ciwo. Zim_Soldiers

Jami’an sun fada a yau cewa sojojin sun raunata Manjo Korka Dioallo, a lokacin da suke wata zanga-zanga a babban birnin Guinea na Conakry. Zanga zangar ta barke ne tun a jiya Litinin, lokacin da sojojin suka rika harba harsashi a sama, a wani sansanin soji dake Conakry.

 Sojojin tsohon Prime Minista Lansana Kouyate – wanda aka kora a makon da ya gabata, yayi masu alkawarin kimanin dollar dubu daya da dari daya da suke bi bashi.

emailme.gif Aika da Wannan sako ta E-Mail
printerfriendly.gif Buga Wannan Shafin

  Muhimmin Labari
Yau Miliyoyin Musulmi Mahajjata Suke Hawan Arafat, Yayin Da Ruwan Sama Ya Kashe Mutane 11

  Karin Labarai
Yau Fiye Da Wata Shida Ba A Biya Sojojin Kiyaye Zaman Lafiya Dake Somaliya Albashinsu Ba
Shugaba Barack Obama Zai Bayyana Sabuwar Manufarsa Kan Afghanistan A Ranar Talata
Jami'an Sojan Iran Sun Ce An fara Wata Gagarumar Rawar Daji Ta Kare Kasa Daga Hari Ta Sama
Yau Litinin Majalisar Dinkin Duniya Zata Kaddamar Da Aiki Mafi Girma Na Rigakafin Cutar Shawara Da Ta Taba Yi