Alhamis, 22 Fabrairu 2007
Kasar Lao ta sami labarin farko na bullowar Cutar matsahashsararn Tsuntsaye
Mahukuntan kasar Lao sunce sun sami labarin bullar cutar mashassharan Tsuntsaye na farko cikin watanni 7 a kasar mai anu’in H5N1. Kakakin gwamnatin kasar Yong Chanthalangsy ya fada a a wannan makon cewa akallan tsuntsaye 17 ne suka mutu asakamakon kamuwa da kwayoyin cutar a kauyen Non Sawang dake wajen babban birnin kasar Vientiane. Yace akallan sun kashe maji da wasu tsuntsaye dubu daya, to amma a wasu lokutan cutar ta yadu zuwa ga dan Adam. Kamar yadda aka sani cutar dai ta kashe Mutane fiye da dari da sittin a duniya baki daya.
VOA 60 - Africa
An Dakatar Da Zlatan Ibrahimovic Na AC Milan Wasanni 3 Don Ya Mari Dan Wasan Napoli. Wannan Hukumci Yayi?
Duba Sakamakon Kuri'a »
Sabon Kwach Na Najeriya, Stephen Keshi, Ya Haramta Ma 'Yan Wasan Super Eagles Sanya Dan Kunne. Hakan Ya Dace?
Duba Sakamakon Kuri'a »