Alhamis, 22 Maris 2007
An dauki matakai na hana yadon Murran Tsuntsaye a Kaduna
Likitocin dabbobi a Jahar Kaduna a Najeriya sun fara daukar matakan hana yadon cutar murrar tsuntsaye. Wakilin Muryar Amirka Ibrahim Ka'almasi Garba ya aiko mana wannan rahoto daga kaduna.
VOA 60 - Africa
An Dakatar Da Zlatan Ibrahimovic Na AC Milan Wasanni 3 Don Ya Mari Dan Wasan Napoli. Wannan Hukumci Yayi?
Duba Sakamakon Kuri'a »
Sabon Kwach Na Najeriya, Stephen Keshi, Ya Haramta Ma 'Yan Wasan Super Eagles Sanya Dan Kunne. Hakan Ya Dace?
Duba Sakamakon Kuri'a »