Inside VOA | Tuntube Mu
Buzaye a arewacin kasar Mali sun kaddamar da sabon hari akan gwamnati.
Majalisar Dinkin Duniya tace tashin hankali kuma rashin kyaun damina a Sudan ta Kudu ya jefa miliyoyin mutane cikin hadarin yunwa.
Alkalin kotun shari’ar laifukan shige da fice ta Amurka, yace an sami George Boley mai shekaru 62 da haihuwa da laifin kisan kai.
Yau shugaban matasan Afrika ta Kudu na jam’iyar African National Congress Julius Malema , zai san makomar shi a jam'iyar
Dubban ‘yan Misra sun yi zanga-zangar nuna rashin amincewarsu
Sakatare-Janar na Majalisar Dinkin Duniya Ban Ki-moon ya yi kiran
Mukaddashin ministan harkokin wajen kasar Xie Hangsheng, ya bukaci gana da wani babban jami’in jakadanci na Sudan a Beijing a jiya
Dubun dubatan ‘yan Senigal, galibinsu matasa, sun kaddamar abinda ake ganin zanga-zanga ta lumana a jiya talata.
An girke ‘yan sandan kwantar da tarzoma a duk fadin Dakar babban birnin kasar Senegal inda ake kyautata zaton masu zanga zanga zasu taru
Kungiyar tarayyar Afrika ta kara wa’adin jagorancin babban jami’inta Jean Ping bayanda yunkurin zaben magajinshi ya gamu da cikas.
Shugaban dan shekaru 85 da haifuwa, yana mulkin kasar tun 2000.
Shugabannin kungiyar Tarayyar Afirka (AU) sun kasa zaben
Shugaba Yayi Boni na kasar Jamahuriyar Benin aka ba shugabancin kungiyar
Shugabannin Kungiyar Tarayyar Afrika AU, sun zabi shugaban kasar Benin a matsayin jagoran kungiyar na tsawon shekara daya.
China ta ginawa kungiyar kasashen Afirka sabuwar cibiya ta dola miliyan 200 kyauta ruwan Allah
To view this site, you need to have Flash Player 9.0.115 or later installed. Click here to get the latest Flash player.
Lambobin bayyana ra'ayoyi a shirinmu na dare: +1-202-619-0548 ko kuma +1-202-619-0551 Lambar kira don bayyana ra'ayi ko yaushe ake so: +1-202-205-9942.