Mai Hoto: REUTERS
Kamfanin mai na Shell
Kamfanin mai na shell mallakar Royal Dutch ya yi tayin sayen kamfanin makamashi Cove
Cikakken Labari
Shugaban Zimbabuwai Robert Mugabe ya cika shekaru 88 da haihuwa a yau
Tsohon shugaban na Najeriya zai zamo jagoran tawagar Kungiyar Tarayyar Afirka da ECOWAS wajen neman sasanta rikicin Senegal.
Wani matashi ya mutu a Kaolack cikin zanga-zangar kin jinin shugaba Abdoulaye Wade
‘Yan sanda a kasar Senegal sun yi amani da barkokon tsohuwa yau laraba wajen tarwatsa masu zanga zanga
Sudan ta Kudu ta zargi makwabciyarta kasar Sudan
Dubban jama'a sun yi cincirindo a filin jirgi domin tarbar zakarun wadanda suka ciwo ma kasar Zambiya kofinta na farko na Afirka
Zambia ta lashe kofin gasar wasan kwallon kafar Nahiyar Afirka
Afrika ta kudu ta kaddamar da wadansu sababbin takardun kudi dake dauke da hoton tsohon shugaban kasar Nelson Mandela.
Buzaye a arewacin kasar Mali sun kaddamar da sabon hari akan gwamnati.
Majalisar Dinkin Duniya tace tashin hankali kuma rashin kyaun damina a Sudan ta Kudu ya jefa miliyoyin mutane cikin hadarin yunwa.
Alkalin kotun shari’ar laifukan shige da fice ta Amurka, yace an sami George Boley mai shekaru 62 da haihuwa da laifin kisan kai.
Yau shugaban matasan Afrika ta Kudu na jam’iyar African National Congress Julius Malema , zai san makomar shi a jam'iyar
Dubban ‘yan Misra sun yi zanga-zangar nuna rashin amincewarsu
Sakatare-Janar na Majalisar Dinkin Duniya Ban Ki-moon ya yi kiran