blank

Inside VOA | Tuntube Mu

Afirka An Rubuta Da Karfe 3:17 UTC Jumma'a 10 Fabrairu 2012 RSS Feeds RSS

Akalla mutane dubu talatin sun rasa matsuguninsu a arewacin Mali

Buzaye a arewacin kasar Mali sun kaddamar da sabon hari akan gwamnati.

Cikakken Labari | Sharhi
Likita na duba wani yaro daga cikin 'yan gudun hijirar Sudan ta Kudu

Matsalar yunwa na kara tsananta a Sudan ta Kudu

Majalisar Dinkin Duniya tace tashin hankali kuma rashin kyaun damina a Sudan ta Kudu ya jefa miliyoyin mutane cikin hadarin yunwa.

Shugabar kasar Laberiya Ellen Johnson-Sirleaf .

Amurka Zata Tusa Keyar Wani Dan Laberiya Saboda Laifin Yaki

Alkalin kotun shari’ar laifukan shige da fice ta Amurka, yace an sami George Boley mai shekaru 62 da haihuwa da laifin kisan kai.

Shugaban kungiyar matasan jam'iyar ANC, Julius Malema

Shugaban reshen matasan jam'iyar ANC zai san makomarshi

Yau shugaban matasan Afrika ta Kudu na jam’iyar African National Congress Julius Malema , zai san makomar shi a jam'iyar

Zanga-zanga a birnin Dakar

Shugaban Majalisar Dinkin Duniya ya nemi da a kwantar da hankula a Senegal

Sakatare-Janar na Majalisar Dinkin Duniya Ban Ki-moon ya yi kiran

Taswirar kasar China.

China Ta Mika Kukanta Ga Sudan Kan Garkuwa Da 'Yan Kasarta

Mukaddashin ministan harkokin wajen kasar Xie Hangsheng, ya bukaci gana da wani babban jami’in jakadanci na Sudan a Beijing a jiya

Masu zanga zangar kyamar gwamnatin suke gudu daga borkono mai sa hawaye a birnin Dakar.

'Yansanda a Senigal Sunyi Amfani Hayaki Mai Sa Hawaye

Dubun dubatan ‘yan Senigal, galibinsu matasa, sun kaddamar abinda ake ganin zanga-zanga ta lumana a jiya talata.

Masu zanga zanga suna kona tayoyi kan titunan birnin Dakar na kasar Senegal

'Yan hamayyar kasar Senegal sun lashi takobin ci gaba da zanga zanga

An girke ‘yan sandan kwantar da tarzoma a duk fadin Dakar babban birnin kasar Senegal inda ake kyautata zaton masu zanga zanga zasu taru

Shugabannin kasashen Afrika

Kungiyar Tarayyar Afrika ta kara wa'adin jagorancin Jean Ping

Kungiyar tarayyar Afrika ta kara wa’adin jagorancin babban jami’inta Jean Ping bayanda yunkurin zaben magajinshi ya gamu da cikas.

Gungun matasa dake zanga zangar nuna kyamar shirin sake takarar shugaba Wade.

'Yan Hamayya A Senigal Sunyi Kira A Fara Zanga Zanga Ta Gama Gari

Shugaban dan shekaru 85 da haifuwa, yana mulkin kasar tun 2000.

Shugabannin kasashen cikin kungiyar Tarayyar Afirka a wurin taron

Shugabannin Kungiyar Kasashen Afirka Sun Kasa Zaben Wani Babban Matsayi

Shugabannin kungiyar Tarayyar Afirka (AU) sun kasa zaben

Hoton shugabannin kasashen Afirka da babban magatakardan MDD a wajen babban taron kungiyar kasashen Afirka na 18 a Addis Ababa, kasar Ethiopia ranar  Lahadi 29 ga watan Janairun shekarar 2012

Kungiyar Kasashen Afirka Ta Fara Taron Koli a Kasar Habasha

Shugaba Yayi Boni na kasar Jamahuriyar Benin aka ba shugabancin kungiyar

Mahalarta taron Kungiyar Tarayyar Afrika

An zabi shugaban kasar Benin a matsayin sabon shugaban Kungiyar Tarayyar Afrika

Shugabannin Kungiyar Tarayyar Afrika AU, sun zabi shugaban kasar Benin a matsayin jagoran kungiyar na tsawon shekara daya.

Kungiyar kasashen Afirka ta kaddamar da sabuwar cibiyar ta a daidai lokacin da ta ke fara taron ta na koli

Kungiyar Kasashen Afirka Ta Yaye Kallabin Sabuwar Cibiyar Ta

China ta ginawa kungiyar kasashen Afirka sabuwar cibiya ta dola miliyan 200 kyauta ruwan Allah

Hausa Radio Shows

Ra'ayoyinku

Wace Kasa Kuke Ganin Zata Lashe Kofin Afirka?

Duba Sakamakon Kuri'a »

VOA 60 - Africa

To view this site, you need to have Flash Player 9.0.115 or later installed. Click here to get the latest Flash player.


Ra'ayoyinku

An Dakatar Da Zlatan Ibrahimovic Na AC Milan Wasanni 3 Don Ya Mari Dan Wasan Napoli. Wannan Hukumci Yayi?

Duba Sakamakon Kuri'a »

Tuntube Mu

VOA Congo Story

VOA Hausa Football (BETA)

Ra'ayoyinku

Sabon Kwach Na Najeriya, Stephen Keshi, Ya Haramta Ma 'Yan Wasan Super Eagles Sanya Dan Kunne. Hakan Ya Dace?

Duba Sakamakon Kuri'a »