blank

Inside VOA | Tuntube Mu

Afirka An Rubuta Da Karfe 3:48 UTC Asabar 26 Mayu 2012 RSS Feeds RSS

Ana harhada sakamakon zabe a kasar Misira

Ana harhada sakamakon zabe a kasar Misira

Jam'iyar Muslim Brotherhood tana neman goyon bayan sauran jam'iyu

Jam’iyar Muslim Brotherhood ta gayyaci ‘yan takarar shugaban kasar da suka sha kaye zuwa wani taro da za a gudanar gobe lahadi

Cikakken Labari
Zaben Misra

Kungiyar Islama ta Muslim Brotherhood ta yi ikirarin fara galaba

A yayin da ‘yan Misra ke kammala kada kuri’unsu a zaben shugaban kasa

Misrawa Su Na Zaben Shugaban Kasa Yau Laraba

Ba a sa ran dan takara guda zai lashe zaben a zagayen farko, saboda haka an shirya gudanar da zagaye na biyu a ranakun 16-17 na Yuni

Ana yada kwayoyin cutar Malaria ta macen sauro kamar wan nan da aka gani awan nan hoto.

Jebun Magungunan Malaria Suna Barazana Ga Yaki Da Cutar

Rahotun da cibiyar hukumomin kiwon laifya ta Amurka wallafa ya nuna bayanai da aka tattara daga kasashen dake kudu da Hamadan sahara..

Dagarawan tsaron kasa kenan ke sa ido yayin da ake zanga-zanga Mali

Masu zanga-zanga sun farma Shugaban wuccin gadin Mali

Masu zanga-zangar da su ka kutsa cikin harabar Fadar Shugaban Kasar Mali

Kabilun Sudan ta Kudu na kokarin komawa sabuwar kasarsu kafin cikar wa'adi

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci Sudan ta janye daga yankin Abyei

Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya bukaci Sudan ta janye

Wasu mata a Uganda su na ban ruwa a wata gona dake Lira.

Shugaba Barack Obama Zai Yi Kokarin Janyo Hankali Kan Yadda Za A Samu Wadatar Abinci A Afirka

Sabon shirin da za a kaddamar jumma’a zai yi kokarin kaiwa ga mutane miliyan 50 wadanda ba su da wadatar abinci ta hanyar bunkasa jarin

Yake-yake na kara tsananin rashin abinci a Afirka in ji kwararru

Taron G-8 zai tabo batun samar da abinci a Afirka

Taron Kolin kasashe takwas masu arzikin masana’a

Tsohon shugaban kasar Laberiya Charles Taylor

Kotun Duniya Ta Fara Zaman Hukunta Charles Taylor

Taylor ya ce kotun ta same shi da laifi ba tare da cikakkiyar fahimtar gaskiyar al’amarin ba

Yadda 'yan gudun hijira kan yi ta jele

'Yan gudun hijirar Liberiya da ke Ghana ba sa son komawa gida

Rahotannin dake fitowa daga kasar Ghana na cewa mafi yawan ‘yan gudun hijir

Yan gudun hijira a kudancin Kwango

Kotun ICC zata tuhumi shugaban mayakan Jamhuriyar Kwango da sababbin laifuka

Babban mai shigar da kara na kotun bin kadin manyan laifukan yaki yana shirin tuhumar Bosco Ntaganda da wasu laifuka

Wata gawar sojan Sudan a Heglig

An fara jigilar 'yan Sudan ta Kudu daga Sudan zuwa gida

Kungiyar maida ‘yan gudun hijira zuwa kasashensu na ainihi ta fara.

Wani soja kenan kusa da masu zanga-zanga a Mali

Kungiyar ECOWAS na shirin kara takunkumi wa wa sojojin Mali

Kungiyar bunkasa dangantaka da cinikayya a tsakanin kasashen Afirka ta yamma

Magoya bayan hamayya na Guinea dauke da kwalin da aka rubuta "Zaben Gaskiya - Alamar Zaman Lafiya" lokacin wani gangamin da 'yan hamayya suka yi a Conkary ranar 31 Maris 2012, su na neman da a yi zabe

'Yan Sanda Sun Yi Arangama Da Masu Zanga-Zanga A Kasar Guinea

An ce mutane akalla 15 sun ji rauni lokacin da aka yi artabu a tsakanin masu zanga-zanga da 'yan sanda da kuma magoya bayan shugaban kas

Rundunar kiyaye zaman lafiya na hadin guiwa tsakanin Majalisar Dinkin Duniya da Tarayyar Afirka a yankin Darfur.

Sudan Tana Ikirarin Sake Kwato Wani Gari Daga Hanun 'Yan Tawaye A Darfur

Wani kamfanin dillancin labaran kasar Sudan yace dakarun gwamnati sun sake kwace ikon garin Girayda dake hannun ‘yan tawaye a yankin

Lafin Bayern Munich Ne - Ba Gwanintar Chelsea Ba

Allah Ya Jikan Rashid Yekini

Rashid Yekini

Tunawa da marigayi Rashid Yekini

Najeriya ta yi babban rashi na Rashid Yekini, Allah Ya jikansa

Hausa Radio Shows

VOA 60 - Africa

To view this site, you need to have Flash Player 9.0.115 or later installed. Click here to get the latest Flash player.


Tuntube Mu

VOA Hausa Football (BETA)

Ra'ayoyinku

Wace Kungiya Kuke Jin Zata Lashe Kofin Zakarun Kulob-Kulob Na Turai?

Duba Sakamakon Kuri'a »