Inside VOA | Tuntube Mu
Kofar gidan da aka gano maboyar wasu 'yan Boko Haram a gundumar Mariri a Kano.
an ji karar harbe harben bindiga da asubahin yau Laraba a birnin Kano dake arewacin Najeriya
Ahalin yanzu dai ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta ayyana kungiyoyi 49 a matsayin na ta’addanci a kasashen ketare.
Wani katafaren kamfanin mai ya ce ya ce bangaren albarkatun man
An kashe akalla mutane ashirin a Maiduguri, arewa maso gabashin Nigeria
Yan sanda uku aka kashe da raunana guda daya a jihar Niger.
Abdulmutallab ya amsa laifin tuhumar da aka yi masa ta kokarin tayar da bam cikin wani jirgin saman fasinjar Amurka a 2009
Fursunoni akalla 118 suka tsere bayan da 'yan bindiga suka fasa gidan kurkukun tarayya dake garin Koton Karfe a Jihar Kogi
Sabon babban jami’in ‘yan sandan Najeriya yace
Hukumomin Nijeriya sun sake damke babban wanda ake zargi a
Mazi Dominic Uzu, wanda ya shafe shekaru 39 yana zaune a Arewa, yace wasu 'yan siyasa ne ke haddasa irin fitinun da ake fuskanta
Hotunan wani wurin da kungiyar Boko Haram ke harhada boma bomai a Mariri Quarters dake karamar hukumar Kumbotso, jihar Kano.
Shaidu sun ce wasu fashe-fashe biyu sun bararraka birnin Kaduna da ke
Yan kungiyar Boko Haram sun kai hari wani ofishi yan sanda a Kano
Yau Laraba dubban mutanen da su ka hada da jami’an gwamnati da mambobin majami’u dabam-dabam ne su ka halarci jana’izar mutane 44
Zai Gina Maka Tankin kallon Kifi Idan Kai Ne Thiery Henry!!
To view this site, you need to have Flash Player 9.0.115 or later installed. Click here to get the latest Flash player.
Lambobin bayyana ra'ayoyi a shirinmu na dare: +1-202-619-0548 ko kuma +1-202-619-0551 Lambar kira don bayyana ra'ayi ko yaushe ake so: +1-202-205-9942.