blank

Inside VOA | Tuntube Mu

Rahotanni Na Musamman - Siyasa

Bikin cikar shekaru 50 da samun mulkin kan Nigeria

Smoke and debris fill the sky seconds after a car bomb explodes alongside firemen responding to an initial car bomb that had exploded five minutes earlier, in Abuja, Nigeria, 01 Oct 2010

Shugaba Goodluck Yace 'Yan ta'adda ne Suka Kai Harin Tagwayen Boma Bomai Da suka Kashe Mutane Goma Sha Biyu A Abuja Jumma'a

Mr.Jonathan yace wadanda suka kulla makarkashiyar kai harin suna fakewa ne da rikicin 'yankin Niger Delta domin cimma muradinsu.

Hillary Clinton

Sakatariyar Harakokin Wajen Amurka, Malama Hilary Clinton, take gabatarda jawabin fatar laheri ga Nigeria dake bikin samun mulkin kanta

A madadin Shugaba Obama da mutanen Amurka, I na farin cikin taya yan Nigeriya murnar zagayowar ranar samin yancinsu karo na 50.

Sakatariyar Harakokin Wajen Amurka, Malama Hilary Clinton, take gabatarda jawabin fatar laheri ga Nigeria dake bikin samun mulkin kanta.

Ra'ayoyinku

Hukumar Zabe Ta Najeriya Ta Tsayar Da Afrilu Domin Zaben 2011. Wannan Lokacin Ya Dace?

Duba Sakamakon Kuri'a »