blank

Inside VOA | Tuntube Mu

Rahotanni Na Musamman - Siyasa

Hoton wani soja yake aikin tsaro lokacin zabe.

Bam Ya Jikkata Jami'an Tsaro Biyar A Maiduguri

Mataimakin kwamishinan 'yansandan Jihar mai kula da ayyuka Alh Zakari Adamau ya tabbatar da aukuwar lamarin.

Dan takarar shugabancin Najeriya, Janar Muhammadu Buhari mai ritaya.

Kotun Daukaka Kara Ta Dage Fara Sauraron Karar CPC Kan Zaben Shugaban Kasa

Kotun ta dage sauraron karar ce zuwa 23 ga watan nan,domin baiwa masu kara zarafin mikawa kotu wasu muhimman takardun korafi.

Wani da rikicin bayan zaben Nijeriya ya rutsa da shi.

Kungiyar Rajin Kare Hakkin Dan Adam Ta Ce Rikicin Da Ya Biyo Bayan Zaben Nijeriya Ya Hallaka Mutane 800

Wata kungiyar rajin kare hakkin dan adam ta ce yamutsin siyasa a Nijeriya ya hallaka sama da mutane 800 a watan jiya, lokacin da

Wata mata 'yar Nigeria ce ke kallon gidajen da aka kokkona a lokacin rikicin zaben Nigeria a kauyen Kachia, kudancin jihar Kaduna.

Mutane dari takwas ne suka halaka a rikicin zaben Nigeria

Kungiyar kare hakkin Bil Adama(Human Rights Watch) da cibiyarta ke birnin New York nan Amurka

Prof. Attahiru Jega

Hira Da Shugaban Hukumar Zaben Nigeria Professor Attahiru Jega A Washington

Shugaban hukumar zaben Nigeria Professa Attahiru Jega yazo nan Washington DC, kuma mun zata dashi inda ya baiyana wasu daga irin irin ka

Sojoji suke sintiri a Kaduna,bayan hargitsin da ya afkawa jihar da wasu sassan arewacin Najeriya.

Gwamnatin Tarayyar Najeriya Ta Kafa kwamitin Bincike Kan Hargitisn Siyasa

Laraban nan ne Shugaba Jonathan ya kaddamar da kwamitin mai wakilai 22.

Janar Muhammadu Buhari Mai ritaya, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar CPC, jam'iyyar masu neman chanji.

Babbar Jam’iyyar hamayya a Nigeria CPC ta nufi Kotu

Babbar jam’iyyar hamayya ta CPC a Nigeria ta shigar da kara a kotun sauraren kararrakin zaben Nigeria.

Johnnie Carson (file photo)

Babban Jamin Diflomasiyar Amurka Mai Kula Da Afirka Ya Yabi Tsarin Zaben Najeriya

Duk da matsalolin da aka fuskanta a zabubbukan Najeriya Amurka ta yaba.

A woman prepares to cast her vote  in Kaduna, Nigeria, Thursday, April 28, 2011.

Yau akayi zaben gwamnan a jihohin Bauchi da Kaduna

Mutane basu fito sosai ba a ihohin Kaduna da Bauchi, duk da jami'an tsaron da aka tura rumfunan zabe.

Shugaban Hukamar Zaben Nijeriya Furfesa Attahiru Jega.

Shugabanni Sun Bukaci A Gudanar Da Zabukan Gwamnonin Bauci Da Kaduna Cikin Lumana

A kokarinsu na ganin an cigaba da zama lafiya a jihohin Bauchi da Kaduna, shugabannin gargajiya da na siyasa sun yi ta kiraye-kirayen

Wasu mazauna Kaduna suke gudu daga tarzomar  da ta biyo bayan zabe.

PDP Ta Sami Nasara A Kano, Ta Sha kaye A Nasarawa

An fara bayyana sakamakon zaben wasu jihohin da suka hada da Legos inda Gwamna mai ci Fshoala na ACN ya sake lashe zaben

Halin da ake ciki a Najeriya bayan tarzomar zaben da aka yi fama da ita.

An Yi Zaben Karshe A Najeriya Bayan Mummunar Tarzomar Da Aka Yi Fama Da Ita

'Yan Najeriya sun yi zaben gwamnoni a kusan ko'ina a kasar.

Masu zabe suka shiga layi a Legas domin tantancewa,kamin su fara zabe.

'Yan Najeriya Suna Zaben gwamna Da Wakilan Majalisar Dokoki.

Talata bama-bamai uku sun tashi a birnin Maiduguri dake arewa maso gabashin kasar,kwana biyu bayan wasu fashe fashe a birnin

Shugaban Hukamar Zaben Nijeriya Furfesa Attahiru Jega

Hukumomi A Nijeriya Na Ta Tabbatar Wa Masu Kada Kuri'a Cewa Babu Barazana Ga Rayuwarsu

Hukumomi a Nijeriya na ta tabbatar wa jama’a cewa babu wani hadari wajen fitowa kada kuri’a a zabukan gwamnonin jihohi, duk ko da mum

Johnnie Carson

Nijeriya Na Shirin Zaben Gwamnonin Kasar

Babban jami’in harkokin diflomasiyyar Amurka a Afirka, Johnnie Carson, ya ce ya yi takaicin yadda tashin hankali ya dabaibaye zabukan

Jami'an tsaro ke sintiri domin tabbatar da zaman lafiya bayan tashin rikicin da ya biyo bayan zaben da aka gudanar. (File photo)

Tashin Boma-Bomai A Jajiberen Zaben Gwamnonin Nigeria

‘Yan sandan Nigeria sun aza laifin tada boma-bomai biyu a kan ‘yan kungiyar “Boko Haram”, kungiyar da sama da shekaru biyu ke nan take a

Shugaban hukumar zabe ta Najeriya, Attahiru Jega

Yayin Da Najeriya Ke Shirye-Shiryen Zaben Gwamnoni...

Wata kungiyar kare hakkin bil Adama ta ce mutane akalla 500 suka mutu a tashe-tashen hankulan da suka biyo bayan zaben shugaban kasa

Soja yana binciken wata mota a Kaduna, ranar Alhamis, 21 Afrilu, 2011.

Hukumomi A Najeriya Sun Ce Bam Ya Tashi A Kaduna

Amma kuma majiyoyin tsaro sun ce mutane biyu dake harhada bam din ne suka mutu lokacin da ya tashi musu haka kwatsam

Yan sanda na  kaiwa da komowa a wajen wata kotun shari'a inda ake shari'ar wadanda ake zargi nada hannu wajen shirya tarzoma kafin a fara sauraren shari'arsu a Kaduna, Nigeria.

Kungiyar kare hakkin Bil Adama ta “Human Rights Watch” tayi gargadin jami’an tsaron Nigeria ka iya wuce gona da Iri

Shugaba Goodluck Jonathan na Nigeria ya bada umarnin tura Karin jami’an tsarozuwa jihohin da ake tashin hankalin day a biyo sakamakon za

Shugaban hukumar zabe Attahiru Jega.

Gwamnatin Shugaba Jonathan Ta Musanta Zargin Magudi......

Da yake magana da wakilan kafofin yada labarai na cikin gida da ketare a Abuja,Ministan yada labarai Labaran Maku,yace PDP.......

Shugaban Hukumar Zaben Nijeriya Prof. Attahiru Jega. (File photo)

Hukumar zaben Nigeria ta dakatar da gudanar da zaben Gwamnoni da ‘yan majalisa a jihohin Arewa biyu

Shugaban hukumar zaben Nigeria farfesa Attahiru Jega ya bada sanarwar jinkirta gudanar da zaben Gwamnoni da na ‘yan majalisun jihohi da

Dan sanda a Nigeria ke gadi domin tabbatar da tsaro a Kaduna Nigeria.

Za’a ci gaba da gudanar da sauran zabukan da suka rage a Nigeria duk da Tashin rikice-rikicen siyasa

Kwararrun masana da fashin bakin harkokin siyasar Nigeria sun yi hangen cewa, zaben Talata mai zuwa zai fi kowane hatsarin haduwa da rik

Muhammadu Buhari na CPC.

Jonathan Ya Sha Alwashin Gudanar Da Zabe Kamar Yadda Aka Saba Duk Ko Da Tashe-Tashen Hankula

Shugaban Nijeriya Goodluck Jonathan ya ce za a gudanar da kashi na karshe na zaben Nijeriya kamar yadda aka tsara, duk ko da tashe-tash

Muhammadu Buhari

Dan Takarar Jam Iyyar Hamayyar Najeriya Na Da Ja Game Da Sakamakaon Zaben Shugaban Kasar

Janar Muhammadu Buhari mai ritaya, na ci gaba da kin yarda da sakamakon zaben shugaban kasar

Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan yake karbar masu taya shi murna.

Tarzomar Da Ta Biyo Bayan Bayyana Sakamakon Zabe Ya Haddasa Munanan Abubuwa A Arewa

Jiya talata, shugaba Goodluck Jonathan ya sake nanata kiran da a kawo karshen wannan tashin hankalin da ya samo asali daga nasarar da

Tarzoma ta barke a Kano bayan zaben shugaban kasa.

Yau talata ma sabuwar tarzoma ta barke a Nigeria a dalilin sakamakon zaben shugaban kasa

An bada rahoton tarzoma a kudancin jihar Kaduna, musamma a kewayen birnin Kaduna.

A policeman stands in front of a wall, which the local results of presidential elections is pasted.

An kafa dokar hana fita a jihar Zamfara

Rundunar yan sanda ta dauki matakan gaggawa na maida da zaman lafiya a jihar Zamfara

Pasta na Goodluck Jonathan a jikin wata babbar mota a Najeriya

Goodluck Jonathan Ya Doshi Lashe Zaben Shugaban Kasa A Najeriya

Sakamakon da hukumar zaben Najeriya, INEC, ta bayar ya nuna cewa dan takarar na jam'iyyar PDP yayi fintinkau ma sauran 'yan takara

Shugaban Nigeria mai ci yanzu, Goodluck Jonathan.

Sakamakon Zaben Shugabab Kasa Na Nigeria

Ga sakamakon da ya fito daga Hukumar Zaben Nigeria dagane da zaben shugaban kasan da aka yi ranar Assabar, 16 ga watan Afrilun 2011

Zaben 2011 a Najeriya: Ra ‘ayinka Kan Zaben

Zaben 2011 a Najeriya: Ra ‘ayinka Kan Zaben

Sashen Hausa na Muryar Amurka ya kirkiro da dandalin rahoto na musamman game da zaben shugaban kasa na 2011.

Shugaban Hukumar Zaben Nijeriya Prof. Attahiru Jega.

Ana Samun Rahotanni Masu Kyau Game Da Zaben Nijeriya

Rahotannin da aka samu ya zuwa yanzu sun nuna cewa an gudanar da zaben shugaban kasar Nijeriya cikin kwanciyar hankali, sabanin akasa

Wata jami'ar zabe taje duba sunan mai zabe.

An Sami Fashe Fashe A Mazabu Biyu A Birnin Maiduguri

An tsananta matakan tsaro a mazabu,yayinda aka sami labarin wasu abu sun fashe a birnin Maiduguri a safiyar Asabar din nan.

Sakatariyar harkokin wajen Amurka Hillary Clinton.

Amurka Tasa Ido Sosai Kan Zaben Najeriya, inji Ma'aikatar harkokin Wajen Amurka

Mun kyalla ido da kyau muna kallon jami’an gwamnatocin jihohi kuma muhimmin abu ne su san cewa duk motsin da suka yi ana lura da shi

Fasta na shugaba Goodluck Jonathan a Jos, Jihar Filato, Jumma'a 15 Afrilu, 2011

Najeriya Tana Zaben Shugaban Kasa Yau Asabar

Shugaba Goodluck Jonathan na PDP yana fuskantar kalubale sosai a zaben na yau, musamman daga dan takarar CPC, Muhammadu Buhari

Hoton Nuhu Ribadu, dan takarar shugaban kasa karkashin inuwar jam'iyyar Action Congress ACN  a Nigeria.

Hukumomin Nigeria sun bada sanarwar kammala shirye-shiryen gudanar da zaben Asabar cikin nasara

Masu fashin bakin al’amuran siyasar Nigeria, sun ce ga dukkan alamu shugaba Goodluck Jonathan...

Nigerian soldiers on patrol. (File photo)

Nigeria Ta Rufe Kan Iyakokinta Saboda Babban Zaben Da Ake Yi

Hukumomin Nigeria sun rufe kan iyakokin kasar a dalilin zaben da aka fara yinsa tun daga ran Asabar.

Mutane suna hutawa karkashin wata gada da aka lillika hotunan 'yan takara a birnin Ikko.

Asabar Ake Zaben ‘Yan Mjalisar Dattawa Da Na Tarayya A Nigeria

Asabar ce ‘yan Nigeria ke dafifi zuwa rumfunan zaben ‘yan majalisar dattawa da na Majalisar wakilan Nigeria

Gawarwaki na wadanda ake zaton 'yan Boko haram ne a kusa da wata motar 'yan sanda a Maiduguri, ranar 31 ga watan Yulin 2009, lokacin mummunan gumurzun da aka yi a tsakanin jami'an tsaro da 'ya'yan kungiyar.

An Kashe Wani Limami A Maiduguri

'Yan bindiga sun bude wuta suka kashe Imam Ibrahim Abdullahi mai sukar lamirin 'yan Boko Haram a kofar gidansa dake unguwar Bolori

Nigerian troops seen on patrol.

Rundunar 'Yansanda A Jihar Flato Tace Sinadaran Hada Bam Da Nakiyoyi Da Aka Kama Na Farar Hula Ne.

ASP Ebel Nbiba yace kayan mallakar wani kamfani ne da ake kira Duwan,dake aikin gine ginen hanyoyi da wasu ayyukan raya kasa.

'Yan Nijeriya na cigaba da shirye-shiryen zabe a sa'ilinda ake samin karin tashe-tashen hankula.

Bam Ya Hallaka Mutane Uku A Wani Gangamin Siyasa

‘Yan sanda a yankin tsakiyar Nijeriya sun ce wani bam ya tashi a wurin wani gangamin siyasar da jama’iyya mai mulki ta shirya

Wani mazaunin Legas yake neman sunansa a sabon rijistar masu zabe.

Majalisar Dokokin Jihar Zamfara Ta kara wa'adin shugabannin Kananan Hukumomi, Amma Da Magana...

Amma wasu wakilan majalisar dokokin jihar sun tsame kansu daga wan mataki,suna zargin an sabawa tsarin mulki.

Wani dan Nijeriya kenan ke duba sunansa a jerin sunayen masu kada kuri'a da aka kafa.

Wata Kotu A Nijeriya Ta Tsame Gwamnoni Biyar Daga Shiga Zaben Watan Afirilu

Wata babbar kotu a Nijeriya ta yanke hukuncin cewa gwamnonin jihohi biyar na jam’iyya mai mulki, ba su bukatar shiga zabe

Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan

Shugaban kasar Najeriya ya kaddamar da yakin neman zabe

Shugaban Nijeriya Goodluck Jonathan ya kaddamar da yakin neman zabensa a garin Lafiya da ke a wani wuri mai muhimmanci

Gungun mata a jihar Flato suke zanga zangar tarozma dake ci gaba da aukuwa cikin jihar inda  ake kashe mata da yara.

Ministan 'Yansanda A Najeriya Yace Rikicin Addini Da kabilanci Ba zai Hana Zabe Ba

Akalla an kashe mutane metan galibi cikin jihar Flato,inda tsagerun kirista da musulmi suka yi ta kai hare hare da daukar fansa

Prof. Attahiru Jega

Najeriya ta amince da tsawaita lokacin yin rajistar zabe

Majalisar dattaban Najeriya ta amince da kara lokacin yin rajistar zaben da za a yi a kasar a cikin watan afrilu.

Jama'a kenan bisa layin rajistar masu kada kuri'a a Abuja.

Shirye-shiryen Zabe a Nijeriya; Nijeriya kuma da Kamfanin Shell

Hukumar zaben Nigeria tace tana bukatar karin lokaci domin rajistan masu zaben watan afrilu idan Allah ya kaimu.

Wani Dansanda yake bada kariya ga jami'in hukumar zabe dake tantance kayan rijistar masu zabe a Legas.

PDP Zata Sake Zaben Fidda 'Yan Takarar Gwamna A Kano Da Kogi

Babban kwamitin gudanarwar Jam’iyyar, yace ya yi nazarin kararrakinda ‘yan takara a duk fadin Najeriya suka gabatar,ta kuma duba

Shugaban Hukumar zabe mai zaman kanta a Najeriya, (INEC) Attahiru Jega yana nuna jadawalin zaben shekara ta 2011  (File Photo).

An fara rajistar masu zabe yau a Najeriya

Yau hukumar zabe ta Najariya ta fara rajistar masu zabe a duk fadin kasar.

Goodluck Jonathan yana jawavi ga wakilai  a taron PDP na tsayar da dan takarar shugaban kasa a Abuja.

PDP Ta Tsayar Da Goodluck Jonathan

Shugaba Jonathan ya kada tsohon mataimakin shugaba Atiku Abubakar da ya zamo dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar mai mulkin Najeriya

Goodluck Jonathan (a hagu), Atiku Abubakar

Jam'iyyar Da Ke Mulki A Nijeriya Zata Yi Zaben Fidda Kwani Yau

Yau Alhamis Jam’iyyar da ke mulki a Nijeriya za ta yi zaben fidda dan takaran Shugaban Kasa

Shugaban kasa Jonathan, daga hagu,da tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar

Jam'iyyar PDP Mai Mulki A Najeriya Ta Tantance Mutum Uku A Zaben Fidda Dan Takararn Shugaban Kasa

Wasu ‘yan jam’iyyar PDP uku sun kalubalanci takarar mr. Jonathan, amma wata kotu a Abuja ta yi watsi da karar ranar litinin.

Goodluck Jonathan (left), Atiku Abubakar

Zaben Fitarda gwani na shugaban kasa na PDP a Nigeria

A ranar Alhamishin nan jam'iyyar PDP zata gudanarda zaben fitarda gwani na dan takaranta na shugaban kasa tsakanin mutane biyu,,,