Rahotanni a kafofin yada labarai sunce an kashe akalla mutane 120 a hare haren da aka kai kan ofisoshin ‘Yan-sanda da na wasu sassa
An kafa dokar hana fita dare da rana a Kano bayan hare-haren boma-boma da Boko Haram ta kai
A Nigeria, har yanzu ana ci gaba da farautan mutumen nan da akace shine jagoran harin da aka kaiwa kiristoci ranar Kirsemeti.
Hukumomin Najeriya sun ce mutumin da ake zargi da hannu a hari da aka kai kan wata majami’a ta darikar katholika a Abuja, ya tsere
Wani mutum da lamarin ya auku ba nisa daga inda yake, ya gayawa wakilin Sashen Hausa na Muriyar Amurka a Yola cewa yaji harbe harben
Wani mutum da aka yi abin kan idonsa ya gayawa Muriyar Amurka cewa mutanen sun bude wuta suka kashe mutanen hudu nan take.
A sakon na tsawon minti 15 da aka gani a dandalin YouTube, shugaban wani reshen kungiyar Imam Abubakar Shekau, wadda ya gabatar da
Wasu ‘yan Bindiga sun kashe mutane 8 a mashayar Nigeria.
Dubbai sun yi gangami a fadin kasar domin nuna fusatarsu da janye tallafin farashin mai da kuma wawure dukiyar gwamnati da jami'ai keyi
A wani zaman gaggawa da wakilan sukayi lahadin nan, sun kada kuri’ar wani kuduri da yayi kira ga gwamnati ta maido da tallafin mai.
An bada rahotanin jin harbin bindgigoi kusa da caji ofis na Yan Sanda da wasu sassan garin, har da labarin fadan ya rutsa......
An kai hare-hare na baya-bayan nan a Mubin Jihar Adamawa da kuma Gombe, babban birnin Jihar Gombe
'Yan binda sun kashe masu ibada shidda suka raunana goma a Gombe
Sai dai kuma hukumomi sun ce babu wanda ya rasa ransa a hare-haren da wani mai ikirarin shi kakakin Boko Haram ne yace su suka kai
Tankokin yaki da sojoji na kan sintiri a arewacin Nijeriya bayan da shugaban
An hallaka akalla mutane 50 a kudu maso gabashin Nijeriya a Jiy
Kwamishinan ma'aikatar kananan hukumomi, kuma shugaban kwamitin Yusuf Garba Tagwai ne ya tabbatar da haka
Alhaji Ibrahim Mamman Tsafe akan harin da aka kaiwa wata makaranta
Mutane bakwai sunji rauni a sakamako wani hari da aka kai wata makaranta