Kyaftin din na 'yan wasan Ivory Coast yace talata ana dab da wasa zai ga ko kariyar da yayi a hannu zata kyale shi ya buga ma kasarsa
Masu shirya Gasar Cin Kofin Duniya a Afirka ta Kudu sun ce ba zasu haramta algaitar robar nan da ake kira Vuvuzela ba.
Manyan bakin da suka kalli wasan na farko sun hada da shugaba Jacob Zuma na Afirka ta Kudu da shugaba Felipe Calderon na Mexico.
'Yan kallo fiye da dubu casa'in suka cika filin wasa na Soccer City a birnn Johannesbueg domin bude gasar cin kofin kwallon kafar duniya
Da alamun wannan doki ya fi fitowa fili a Afirka ta Kudu, kasar Afirka ta farko da zata taba daukar nauyin gudanar da wannan gasa
‘Yan wasan Afirka ta Kudu sun ce karawar farko da zasu yi da Mexico ita ce tamaula mafi muhimmanci da zasu taba bugawa a rayuwarsu.