Shugaban Amurka ne ya bayyana haka Alhamis din nan,bayan bayan taron majalisar ministocinsa a fadar White House.
Mr. Obama yace faduwar da jamâiyyar Democrat ta yi, ta nuna bacin ran Amurkawa kan tattalin arzikin da ya kasa farfadowa da rashin aiki
sabon kakakin majalisa mai jiran gado Mr. Boehner, daga jihar Ohio ne ya bayyana haka a taron manema labarai gameda gagarumar nasara.
Hakkin shata sabbin mazabu yana kan wuyan sabbin gwamnoni,wadanda galibi bisa tarihi suke taimakawa 'yan takarar shugaban kasa.
A yayin da Amurkawa suka fara jefa kuri'a a zaben tsakiyar wa'adin shugaba, masu fashin baki sun ce da alamun Republican zata yi kaye
Amma kuri'un neman ra'ayoyin jama'a sun nuna cewa ba zata iya ja da shugaba Barack Obama ba a zaben na 2012 idan ita ce 'yar takara