Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Dole Ne A Bi Umarnin NiMET Na Daukan Matakan Kariya Ga Matsalar Ambaliyar Ruwa -YOSEMA


Dole Ne A Bi Umarnin NiMET Na Daukan Matakan Kariya Ga Matsalar Ambaliyar Ruwa -YOSEMA
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:28 0:00

A yayin da damuna ta kan kama, shugaban hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Yobe, wato YOSEMA, Dakta Mohammed Goje ya yi kira ga al’umma da su tashi tsaye su marawa gwamnati baya wajen ganin an rage barnar da ambaliyar ruwa zai iya haifarwa a wannan shekara.

XS
SM
MD
LG